Sayyid Nasrullah:
Tehran (IQNA) Kungiyar Hizbullah ta Lebanon ta ce ba za ta amince da duk wata yarjejeniya ta kan iyakokin ruwa tsakanin Lebanon da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ba har sai an sanya hannu a kai a hukumance.
Lambar Labari: 3488003 Ranar Watsawa : 2022/10/13
Tehran (IQNA) Ma'aikatar cinikayya da fitar da kayayyaki ta Tunisia ta yi watsi da rahotanni n da aka buga game da wanzuwar mu'amalar cinikayya tsakanin wannan kasa da gwamnatin sahyoniyawan.
Lambar Labari: 3487746 Ranar Watsawa : 2022/08/25
Tehran (IQNA) Cibiyar da ke sanya ido kan lamurran musulmi a duniya da ke karkashin Azhar ta nuna damuwa kan karuwar matsalolin tsaro a Najeriya.
Lambar Labari: 3485976 Ranar Watsawa : 2021/06/02
Tehran (IQNA) shirin ayyukan kur’ani ta hanyar yanar yanar gizo ya samu karbuwa a tsakanin mutanen kasar Morocco.
Lambar Labari: 3485583 Ranar Watsawa : 2021/01/24
Tehran (IQNA) Kungiyar ‘yan ta’adda ta Daesh ta dauki alhakin kisan fitaccen masanin harkokin tsaro a kasar Iraki Hisham Alhashimi a daren jiya.
Lambar Labari: 3484963 Ranar Watsawa : 2020/07/07
Gwamnatin kasar China taa ci gaba da kara daukar matakai na kara takura musulmi a kasar.
Lambar Labari: 3483451 Ranar Watsawa : 2019/03/12