iqna

IQNA

palastine
Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron Isra’ila sun kame shugaban wakafin Falastinawa.
Lambar Labari: 3483402    Ranar Watsawa : 2019/02/25

Kwamitin tattalin arziki na gwamnatin Palastine ya ce daga lokacin kafa gwamnatin ya zuwa yanzu sun karbi taimakon kudade na kimanin dala biliyan 36 daga kasashen duniya.
Lambar Labari: 3483375    Ranar Watsawa : 2019/02/15

Wasu yan majalisar dokokin na kokarin ganin an hana Tashida Tulaib 'yar majalisar dokokin Amurka musulma yin tafiya zuwa Palastine.
Lambar Labari: 3483324    Ranar Watsawa : 2019/01/18

Jami'an tsaron Isra'ila sun kame Falastinawa 15 a cikin yankunan da ke gabar yamma da kogin Jordan.
Lambar Labari: 3483275    Ranar Watsawa : 2019/01/02

Bangaren kasa da kasa, a yau jami’an yan sandan yahudawan Isra’ila sun kaddamar da wani samame a yankunan gabar yammma da kogin Jordan.
Lambar Labari: 3483258    Ranar Watsawa : 2018/12/28

Kungiyar gwagwarmar Falastinawa ta Hamas ta yi watsi da shawarar da Amurka ta gabatar kan yadda za a kafa kasar Palastine, inda hakan zai takaita ne kawai da yankin zirin Gaza.
Lambar Labari: 3483247    Ranar Watsawa : 2018/12/24

Bangaren kasa da kasa, ma’aikatar harkokin wajen Palastine ta bukaci kasashen duniya da su taka wa Isra’ila birki kan wuce gona da iri da take yi a Palastine.
Lambar Labari: 3483244    Ranar Watsawa : 2018/12/23

Kungiyar kasashen musulmi ta sanar da cewa, tana da shirin kafa wani kwamitin wanda zai dauki nauyin taimaka Falastinawa 'yan gudun hijira.
Lambar Labari: 3483237    Ranar Watsawa : 2018/12/21

Bangaren kasa da kasa, majalisar kungiyar kasashen larabawa ta gudanar da zaman gaggawa a yau dangane da batun Palastine.
Lambar Labari: 3483228    Ranar Watsawa : 2018/12/18

Bangaren kasa da kasa, Belgium ta sanar da cewa ta kara daga wakilcin diflomasiyyar Palastine a kasarta.
Lambar Labari: 3483116    Ranar Watsawa : 2018/11/09

Bangaren kasa da kasa, Sojojin yahudawan Isra’ila sun kai farmaki a kan kauyen Kafarqudum da ke karkashin yankin Nablus a gabar yamma da kogin Jodan.
Lambar Labari: 3483044    Ranar Watsawa : 2018/10/15

Tawagar 'yan kwamitin kula alakar da ke tsakanin kungiyar tarayyar Turai da Palasdinu a Majalisar Dokokin Kungiyar Tarayyar Turai ta bayyana cewa; Duk wani matakin rusa kauyen Khan Ahmar da ke gabashin birnin Qudus na Palasdinu yana matsayin laifin yaki ne.
Lambar Labari: 3483014    Ranar Watsawa : 2018/09/26

A ci gaba da gudanar da gangamin neman hakkokin Falastinawa da aka kora daga kasarsu domin dawowa gida da dubban Falastinawa suke gudanarwa a zirin Gaza, sojojin Isra'ila sun bude wuta a kan masu gangamin tare da kashe biyu daga cikinsu da kuma jikkata wasu da dama.
Lambar Labari: 3482982    Ranar Watsawa : 2018/09/14

Wakilan larabawa a majalisar dokokin Isra'ila ta Knesset sun sanar da cewa, al'ummar Palastine ba za su taba amincewa da dokar mayar da Palastine kasar Yahudawa ba.
Lambar Labari: 3482977    Ranar Watsawa : 2018/09/12

Babban sakataren kungiyar kwatar 'yencin Palasdinawa ta PLO Sa'ed Ariqat ya bayyana cewa matakin da Amurka ta dauka na rufe ofishin kungiyar a birnin Washington yana dai dai da azabtar da dukkan Palasdinawa ne.
Lambar Labari: 3482970    Ranar Watsawa : 2018/09/10

Cibiyar muslunci ta Azhar a kasar Masar ta yi kakkausar suka dangane da yadda jami'an tsaron Isra'ila suke yin amfani da karfi domin murkuhse Falastinawa fararen hula a yankin Jabal Raisan.
Lambar Labari: 3482941    Ranar Watsawa : 2018/09/01

Bangaren kasa da kasa, haramtacciyar kasar Isra’ila ta hana wasu rajin kare hakkokin bil adama shiga Palastine.
Lambar Labari: 3482848    Ranar Watsawa : 2018/07/31

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta yi gargadi dangane da hadarin da ke tattare da rufe mashigar Karem Abu Salim a Gaza da Isra’ila ta yi.
Lambar Labari: 3482825    Ranar Watsawa : 2018/07/11

Na’ibin Limamin Tehran:
Bangaren siyasa, wanda ya jagoranci sallar juma'ar birnin Tehran ya bayyana cewar babu abin da takunkumin da Amurka ta sanya wa Iran zai haifar mata da kuma shi kansa shugaban kasar face kara kunyata su a idon duniya.
Lambar Labari: 3482778    Ranar Watsawa : 2018/06/22

Bangaren kasa da kasa, majalisar dokokin haramtacciyar kasar Isra’ila ta amince da doka haramta yada duk wani aikin kisa ko cin zarafin Falastinawa da jami’an tsaron Isra’ila ke yi.
Lambar Labari: 3482776    Ranar Watsawa : 2018/06/21