IQNA - Masanin kasar Sudan Al-Mahboob Abdul Salam, yana sukar yadda masu ra'ayin gabas suke tunkarar tunanin siyasar Musulunci, ya bukaci a mai da hankali kan wannan gado mai albarka.
Lambar Labari: 3490632 Ranar Watsawa : 2024/02/12
Tehran (IQNA) Abubuwan da suka faru a Sudan, tare da rawar da gwamnatin sahyoniyawan ta ke takawa a cikin tashe-tashen hankula a wannan kasa tun shekaru tamanin, da kuma abubuwan da ke faruwa a yankin na baya-bayan nan, za su kasance wani share fage na bullar wani sabon yanayi a yankin Arewa maso Gabashin Afirka tare da masu fafutuka.
Lambar Labari: 3489043 Ranar Watsawa : 2023/04/26
Tehran (IQNA) al’ummar Sudan sun gudanar da zanga-zangogin nuna rashin amincewarsu da kulla alaka da haramtacciyar kasar Isra’ila.
Lambar Labari: 3485303 Ranar Watsawa : 2020/10/25
Tehran (IQNA) an kaddamar da kwamiti da zai gudanar da ayyukan koyar da karatun kr’ani ta hanyar yanar gizo a jami’ar kur’ani ta Sudan.
Lambar Labari: 3484910 Ranar Watsawa : 2020/06/20
Tehran (IQNA) daraktan cibiyar tsara manhajar karatu ta kasa a Sudan ya bukaci da a cire kur’ani daga cikin manhajar karatu a makarantun share fagen shiga firamare.
Lambar Labari: 3484775 Ranar Watsawa : 2020/05/08
Gwamnatin kasar Sudan ta mika wasu mambobin kungiyar Muslim Brotherhood ga gwamnatin kasar Masar bayan da ta kame sua cikin kasarta.
Lambar Labari: 3484773 Ranar Watsawa : 2020/05/07
Tehran (IQNA) a daodai lokacin da aka fara udanar da azumin watana Ramadan al’ummar birnin Khartum na Sudan sun yi fatali da dokar zama gida.
Lambar Labari: 3484746 Ranar Watsawa : 2020/04/26
Tehran (IQNA) an rusa babbar cibiyar nan ta da’awa Islamiyya mai gudanar da ayyukan jin kai a kasar Sudan.
Lambar Labari: 3484701 Ranar Watsawa : 2020/04/11
Teharn (IQNA) kakakin rundunar sojin Sudan ya sanar da cewa ministan tsaron kasar Jamaluddin Umar ya rasu.
Lambar Labari: 3484655 Ranar Watsawa : 2020/03/25
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Sudan ta amincewa Isra’ila da ta yi amfani da sararin samaniyarta domin wucewar jiragenta.
Lambar Labari: 3484629 Ranar Watsawa : 2020/03/16
Tehran - (IQNA) Antonio Guterres ya bayyana yunkurin yin kisan gilla a kan firayi ministan Sudan Abdullah Hamduk da cewa abin Allawadai.
Lambar Labari: 3484609 Ranar Watsawa : 2020/03/10
Tehran (IQNA) firai ministan kasar Sudan Abdullah Hamduk ya tsallake rijiya da baya a yau bayan kai masa wani harin bam a birnin Khartum.
Lambar Labari: 3484602 Ranar Watsawa : 2020/03/09
Babban sakataren majalisar diniin duniya ya bukacia cire Sudan daga cikin jerin sunayen kasashe masu daukar nauyin ayyukan ta'addanci a duniya.
Lambar Labari: 3484503 Ranar Watsawa : 2020/02/09
Abdulhay Yusuf daya daga cikin manyan malaman addini na kasar Sudan, ya bayyana ganawar Al-Burhan da Netanyu a matsayin ha’inci.
Lambar Labari: 3484490 Ranar Watsawa : 2020/02/06
Gwamnatin kasar hadaddiyar daular larabawa ce ta shirya ganawa tsakanin shugaban riko na Suda da kuma Netanyahu.
Lambar Labari: 3484488 Ranar Watsawa : 2020/02/05
Bnagaren kasa da kasa Firayi ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya gana da shugaban majalisar shugabanci ta kasar Sudan.
Lambar Labari: 3484481 Ranar Watsawa : 2020/02/03
Dubban mutanen Sudan sun gudanar da zanga-zaga a yau domin nuna neman a iawatar da dukkanin manufofin juyin da suka yi.
Lambar Labari: 3484466 Ranar Watsawa : 2020/01/30
Bangaren kasa da kasa, an ji karar harbe-harbea cikin wasu barikokin soji da ke bababn birnin kasar.
Lambar Labari: 3484416 Ranar Watsawa : 2020/01/14
Ma’aikatar yada al’adu da sadarwa ta Sudan ta dakatar da tashoshin talabijin 10 bisa hujjar rashin lasisi.
Lambar Labari: 3484364 Ranar Watsawa : 2019/12/31
Bangaren kasa da kasa, wata kotun Sudan ta yanke hukuncin daurin sekaru biyu kan Umar Hassan Albashir.
Lambar Labari: 3484319 Ranar Watsawa : 2019/12/14